Wannan Shirin ya shafi Fadakar da al'umma game da ci gaban da aka samu a sha'anin Ilimi a fannoni daban-daban na duniya, tare da nazari kan irin ci gaban da aka samu wajen binciken kimiya da fasaha da ke neman saukakawa Dan’adam wajen tafiyar da rayuwarsa a duniya. Shirin kuma zai yi kokarin jin irin bincike da masana ke yi domin inganta rayuwar Bil’adama. Shirin na zo maku ne, a duk ranar Talata a shirye-shiryenmu na safe, a ku maimata ranar Alhamis.
…
continue reading
Shirin Jar Kujera Podcast zai rika gayyato maku kwararru domin tattauna al’amuran da suka shafi rayuwar yau da kullum ta fannoni mabambanta kamar; siyasa, kasuwanci, tsaro, mulki, tattalin arziki, lafiya, wasanni, zamantakewa da dai sauransu.
…
continue reading
Fili ne na musamman kan Fina-finai ta hanyar tattauna da masu ruwa da tsaki a wannan fanni a duniya, Tare da wayar wa ma su sauraro kai da kara masu basira dangane da hikimar da Allah ya bai wa wasu ta fanin shirya fim ko tsara wasan kwaikwayo. Wanda ke zo maku a duk ranar Asabar da safe, tare da maimaici a ranar Lahadi da yamma.
…
continue reading
1
Karuwar masu mallakar takardun kammala karatu na bogi a Najeriya, na barazana ga karewar kwararru
10:00
10:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:00
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan mako ya duba yadda mallakar takardun kammala karatu na bogi a Najeriya ke barzana ga karewar kwararru a fannoni da dama. Ana fargabar idan har wannan dabi'a ta ci gaba a haka, tabbas za'a rasa kwararru musamman a fannin lafiya, kimiyya da sauransu. Danna Alamar saurare don jin cikakken shirin tare da Shamsiyya H…
…
continue reading
1
An samar da cibiyar sadarwa a jahar Bauchi don saukakawa dalibai wajen bincike
9:47
9:47
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
9:47
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa a wannan lokacin ya yi duba ne kan yadda wasu kungiyoyi karkashin cibiyar fasahar sadarwa da ci gaban al’umma wato CITAD suka samar da wata katafariyar cibiyar sadarwa da aka yiwa lakabi da HELLO HOPE a jahar Bauchi. Shirin ya kasance wani bangare na yunkurin saukakawa mazauna karkara hanyoyin samun sadarwa ta internet mu…
…
continue reading
1
Taro kan gudummawar kafafen yada labarai a bangaren tsaro a jami'ar ABU Zaria
9:57
9:57
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
9:57
Matsalar tsaro na daya daga cikin matsalolin da ke addabar Najeriya, musamman ma arewacin kasar, hakan ya sanya sashen koyon aikin jarida na jami'ar Ahmadu Bello da ke Zaria da ke jihar Kaduna ya shirya wani taro gagarumin taro na kasa da kasa domin tattaunawa a kan gudumawar da kafafen yada labarai za su iya bayarwa wajen warware matsalar tsaro. Y…
…
continue reading
1
Yadda dalibai ke barin karatu a Nijar don tafiya neman kudi a wasu kasashe
10:09
10:09
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:09
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa a wannan lokacin ya yi duba ne kan yadda dalibai da dama a Jamhuriyar Nijar, musaman maza ke barin karatu da sunan tafiya neman kudi, kasashen ketare kamar Libiya, Aljeriya ko kuma hako zinare a kasar Mali kai harma da kokarin tsallakawa Turai, abin da ya sanya kungiyoyin dalibai a kasar bazama aikin wayar da kan matasa k…
…
continue reading
1
Yadda gwamnatin jahar Neja ta fara horas da dalibai sana'oin dogaro da kai
10:05
10:05
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:05
Shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' na wannan makon zai yi duba ne kan yadda gwamnatin jahar Neja da ke Arewacin Najeriya, ta samar da shirin horas da dalibai sana'oin hannu don dogaro da kai. Gwamnatin jahar dai ta ware ranar Juma'ar kowane mako don gudanar da darasin koyon sana'oin hannu. Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Shamsi…
…
continue reading
1
Yadda amfani da komfuta ya shafi kyaun rubutun dalibai
9:34
9:34
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
9:34
A wannan makon zamu duba yadda ci gaban kimiyya da Ilimi ke zama wani nau’I na koma baya musamman a tsakanin dalibai a Najeriya. Tun bayan samar ko kuma kirkirar na’urar kwamfuta a 1837, da kuma shigowar ta Najeriya karon farko a 1963 sannu a hankali take bazuwa tsakanin jama’a, yayi da kuma ake samun ci gaba ta fannin amfani da ita.…
…
continue reading
1
Gwamnatin Neja na shirin farfado da tsarin karatun makiyaya
9:56
9:56
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
9:56
Shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' na wannan makon zai yi duba ne da tsarin karatun 'yayan makiyaya, wato Nomadic Education. Gwamnatin jihar Neja ce ta yi hobbasa don farfado da shirin karatun 'yayan makiyaya a jihar. Shirin zai bai wa makiyaya damar samun ilimi a duk inda suka yi balaguro don inganta makomarsu. Yanzu haka dai shirye-shirye sun yyi nisa …
…
continue reading
1
Taimakon da kirkirarren Tabarau ke bai wa masu fama da matsalar raunin gani
10:04
10:04
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:04
Shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' na wannan makon tare da Shamsiyya Haruna ya maida hankali ne kan nazarin da masana kimiya suka yi wajen kirkirar Tabaraun hangen nesa, don taimakawa masu raunin gani. A jamhuriyar Nijar, matsalar gani na zama babban kalubale ga al'ummar kasar wacce a yanzu har aka fara samunta a tsakanin matasa. Tuni dai matsalar ta san…
…
continue reading
1
Iyayen dalibai a Nijar na kokawa kan tsadar kudin karatu
10:08
10:08
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:08
Shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' na wannan makon tare da Shamsiyya Haruna ya maida hankali ne kan yadda iyaye ke kokawa a jamhuriyar Nijar kan tsadar kudin karatun 'ya'yansu, masamman makaruntu masu zaman kansu saboda matsaloli na tsadar rayuwa da aka shiga tun bayan da sojoji suka yi juyin mulki.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Najeriya: Yadda tsadar man fetur ke ci gaba da yin tasiri kan harkar ilimi
10:06
10:06
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:06
Shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' na wannan mako tare da Shamsiyya Haruna ya maida hankali ne kan yadda matsalar tsadar man fetur ke ci gaba da yin tasiri akan harkar ilimi a Najeriya, wanda tun bayan sanar da janye tallafin mai a kasar kanana da manyan makarantu ke daukan matakai daban daban da zummar daidaita harkokinsu a cikin wannan yanayi. Daga cik…
…
continue reading
1
Yadda za'a karfafa ilimin fasaha a Najeriya
10:11
10:11
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:11
Shirin ilimi hasken rayuwa na wannan mako ya duba taron fayyace zakakuran matasan da ke da fasahar zamani don karfafa musu gwiwa da fadada ilimin su. Danna alamar saurare don jin cikakken shirin tare da Shamsiyya HarunaBy RFI Hausa
…
continue reading
1
Tsarin koyar da ilimin Computer ga daliban da ke shirin shiga jami'a a Nijar
10:17
10:17
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:17
Shirin Ilimi hasken rayuwa tare da Shamsiyya Haruna a wannan mako ya mayar da hankali kan tasirin ilimin fasahar na'ura mai kwakwalwa ko kuma computer ga daliban da ke shirin shiga jami'a a Jamhuriyyar Nijar, sabon tsarin da aka bijiro da shi da nufin taimakawa tarin daliban da basu da gogewa a fannin na fasahar na'urar computer. Wannan mataki dai …
…
continue reading
1
Gudunmowar ilimin sararin samaniya ga ci gaban duniya
10:04
10:04
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:04
Shirin Ilimi hasken rayuwa na wannan mako ya yi duba ne kan irin rawar da nazarin ilimin sararin samaniya ke bada gudunmowa wajen habbaka ci gaban duniya. Danna alamar saurare don jin cikakken shirin tare da Shamsiyya HarunaBy RFI Hausa
…
continue reading
1
Yadda dalibai ke gaza cin jarabawa ta komfuta
10:14
10:14
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:14
Shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' na wannan mako ya yi duba ne da yada dalibai ke faduwa a jarabawar da ake yi da na'urar komfuta, wato CBT exams. Dallibai dai na yawan kokawa a kaan yadda sukaa faduwa sosai a irin wannan jarabawa, sabanin wadda suka saba, ta alkalami da takarda. Hasali ma daliban naa gaanin cewa matsalar ba daga gare su take ba, inda s…
…
continue reading
1
Taron kungiyar malaman jaami'o'in shiyyar arewa maso yammacin Najeriya
10:14
10:14
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:14
Shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' na wannan makon ya mayar da hankali ne kan taron kungiyar malaman jami'o'in shiyyar arewa maso yammacin Najeriya. Makasudin wannan taro kamar yadda kungiyar ta bayyana shine nazari kan irin ci gaban da aka samu ko akasinsa a jam'i'o'in shiyyar da zummar lalubo hanyoyin samun mafita.…
…
continue reading
1
Hanyoyin da ya kamata a bi wajen yaki da barayin waya a Najeriya
9:45
9:45
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
9:45
Shirin ilimi hasken rayuwa na wannan mako ya mayar da hankali ne kan yadda masu satar waya suka addabi al'ummar jihar Kano, da ke arewacin Najeriya.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Yadda cire tallafin mai a ya shafi harkar ilimi a Najeriya
9:59
9:59
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
9:59
Shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' ya yi nazarari ne kan cire tallafin mai da sabuwar gwamnatin Najeriya karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu ta yi, inda a lokacin da ya ke gabatar da jawabi jim kadan bayan rantsar da shi, Tinubu ya sanar da janye biyan kudin tallafin mai da gwamnatin kasar ke yi, lamarin da ya sa farashin makamashin ya yi tashin gwaur…
…
continue reading
1
Tasirin fasahar AI da ke aron basirar dan Adam ga na'urori a fannin Ilimi
10:01
10:01
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:01
Shirin wannan mako dai ya yi nazari ne kan fasahar nan ta na'urar da ake sanya wa tunanin dan adam wato Artificial Intelligence, wadda a yanzu hankalin kasashen duniya ya fi karkata akai ganin yadda ya zo da gagarumin sauyi mai ban mamaki. Sai dai duk da ci gaban da wannan fasahar ta zo da shi da ma wanda ake hasashen za ta samar nan da shekaru kad…
…
continue reading
1
Tasirin tsarin koyarwa ta yanar gizo ko kuma E-Learning ga daliban Najeriya- 2
10:01
10:01
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:01
Shirin Ilimi hasken Rayuwa tare da Shamsiyya Haruna na wannan mako ya ci gaba ne akan na makon jiya wanda ya mayar da hankali kan tasirin koyarwa ta yanar gizo ko kuma E-Learning, a Turance.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Tasirin tsarin koyarwa ta yanar gizo ko kuma E-Learning ga daliban Najeriya
9:42
9:42
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
9:42
Shirin Ilimi hasken Rayuwa tare da Shamsiyya Haruna ya mayar da hankali kan tsarin ilimi ta yanar gizo ko kuma na shafukan Intanet da ake kira da E-Learning ko kuma Digilal Learning. Tun bayan bullar cutar covid-19 ne dalibai da dama suka koma karatu ta yanar gizo ko kuma E-Learning a wani yunkuri na kaucewa ganin karatunsu bai gamu da tangarda ba.…
…
continue reading
1
Ilimi Hasken Rayuwa, na magana kan halin da karatun yara yan gudun hijira ke ciki a Nijer
10:01
10:01
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:01
A wannan makon Shamsiya Haruna ta duba yadda gwamnatin jamhuriyar Nijar ke kokari wajen samarwa yara yan gudun hijira guraban karatu a cikin makarantun bokon kasar gudun kar su yi biyu babu, ba gida ba kasa ba kuma Ilimi.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Karancin dakunan karatu na barazana ga karatun Firamare a Neja
9:59
9:59
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
9:59
Shirin Ilimi hasken rayuwa tare da Shamsiyya Haruna ya mayar da hankali kan kalubalen da karatun Firamare ke fuskanta a jihar Neja ta tsakiyar Najeriya, dai dai lokacin da ake samu karuwar yaran da ke zuwa makaranta. Mahukuntan jihar Neja sun bayyana cewa adadin daliban da ke shiga Firamare a Neja ya karu daga yara dubu 600 zuwa dubu 800 a bana, sa…
…
continue reading
1
Ko yaya makomar karatun daliban da aka kwashe daga Sudan take?
10:02
10:02
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:02
Shirin na wannan rana, ya duba halin da karatun daliban da suke tsere daga Sudan ke ciki, yayin da rikici ya barke a kasar da ke gabashin Afirka. Najeriya na daga cikin kasashen da ssuka kwashe dalibai da kuma 'yan kasashen su da ke rayuwa a Sudan, yayin da aka wayi gari da karar harbin bindiga da kuma hare-hare ta sama. Kasar Sudan dai ta fada cik…
…
continue reading
1
Najeriya za ta fara kwashe daliban kasarta da ke Sudan zuwa Masar
9:58
9:58
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
9:58
Hukumar bada agajin gaggawa ta Najeriya NEMA, ta ce sun fara tattaunawa da mahukuntan kasar Masar a birnin Alkahira, kan yadda za a kwaso daliban kasar daga Sudan, yayin da bangarori biyu ke ci gaba da gwabza yaki a kasar da ke Gabashin Afirka. Wannan ya zo ne, bayan da dubban dalibai 'yan Najeriyar da ke karatu a Sudan suka mika koken su ga gwamna…
…
continue reading
1
Jar Kujera Kashi Na 1 | Menene Nasara? | Mahmud Mannir Dangude
54:04
54:04
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
54:04
A wannan shirin, na zauna da shahararren matashin dan kasuwanci zamani Mahmud Mannir Dangude domin tattaunawa akan yadda ya fara rayuwarsa a matsayin dalibi da kuma dan kasuwa, kalubalen da ya fuskanta da kuma nasarori. Ku biyo mu domin jin yadda firar tamu ta kasance.By Habib Rabiu Dandutse
…
continue reading
1
Ko ana 'kan ta waye' a masana'antar Kannywood?
20:01
20:01
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:01
Shirin 'Dandalin Fasahar Fina-Finai' ya yi nazari ne a kan al'amarin nan da ake kira 'kan-ta-waye'. Shirin ya yi bayani a kan menene 'kan-ta-waye', sannan ya tattauna da baki, wadanda suka fadada bayanin don fahimtar mai sauraro.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Rayuwar mata masu shirya fina-finai a Nollywood a Najeriya
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
A cikin wannan shirin na dandalin fasahar Fina-finai,Hawa Kabir ta samun tattaunawa da masu ruwa da tsaki a Duniyar fina-finai dangane da makomar mata musaman a gidajen mazan su,ko wandada ke da niyar yin aure.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Halin da masana'antar Fim ta shiga a makon da ya kare
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
Kamar yadda aka saba kowane mako shirin 'Dandalin Fasahar Fina-Finai tare da Hauwa Kabeer ya tattauna akan wasu daga cikin muhimman al'amuran da ke wakana a masana'antar fina-fina da ke arewaci da kuma kudancin Najeriya.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Abinda ya wakana cikin kungiyar MOPAN a baya bayan nan
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
Shirin 'Dandalin Fasahar Fina-Finai' na wannan makon tare da Hauwa Kabeer, ya leka kungiyar MOPAN ne domin jin wainar da ake toyawa.By RFI Hausa
…
continue reading
1
An kamala zaben wakilan kungiyar yan Fim a jihar Kaduna
19:56
19:56
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
19:56
A cikin shirin duniyar fina-finai,Hawa Kabir ta samu tattaunawa da masu ruwa da tsaki a harakar fim yan lokuta bayan kamala zaben wakilan MOPAN a jihar Kaduna. Makomar duniyar Fim,hanyoyin kawo karshen baraka a wannan duniya na daga cikin manyan batutuwa da Hawa ta samu tattaunawa da bakin na ta.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Fitaccen makawaki ya sha alwashin daukar nauyin tallafawa mata da sana'o'i
19:42
19:42
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
19:42
Shirin 'Dandalin Fasahar Fina-Finai' na wannan makon tare da Hauwa Kabeer ya tattauna da wani fitaccen mawakin Hausa da ya sha alwashin daukar nauyin tallafawa mata da sana'o'i.By RFI Hausa
…
continue reading
1
An fara daukar shirin 'Gidan Badamasi' zango na 4
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
Shirin 'Dandalin Fasahar Fina Finai ya leka inda ake daukar shirin barkwancin nan mai dogon zango, wato 'Gidan Badamasi', inda ya gana da jarumai da masu ruwa da tsaki a shirin, cikin su har da babban daraktan shirin, Falalu Dorayi.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Rayuwar Alhaji Umaru Danjuma Katsina da aka fi sani da Kasagi
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
Kasagi wanda ya rubuta fitaccen littafin da aka yi wa suna ‘Kulba na Barna’ ya rasu ne sakamakon gajeruwar rashin rashin lafiya. Danjuma Katsina na daya daga cikin fitattun masu wasan kwaikwayon da suka yi suna daga shekarar 1980 tare da wasu abokan aikin sa a lokacin irin su Kasimu Yero da Tumbuleke da Malam Mamman da karkuzu Na Bodara da kuma Sam…
…
continue reading
1
Masu ruwa da tsaki kan rubutun adabi da fina-finai na alhinin rasa Kasagi
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
Shirin Dandalin Fasahar Fina-Finai na wannan makon tare da Hauwa Kabir ya tattauna na masu ruwa da tsaki kan rubutun adabin Hausa da kuma fina finai kan rasuwar marigayi Umaru Danjuma Katsina da aka fi sani da Kasagi.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Taron kara wa juna sani kan habaka harshen Hausa 2/2
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
Shirin 'Dandalin Fasahar Fina Finai tare da Hauwa Kabir ya cigaba da tattaunawa ne kan taron kara wa juna sani kan habaka harshen Hausa na kungiyar WTC da ya gudana a garin Zaria, dake jihar Kaduna.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Taron kara wa juna sani kan habaka harshen Hausa
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
A cikin shirin 'Dandalin Fasahar Fina Finai, hauwa Kabir ta leka taron kara wa juna sani kan habaka harshen Hausa na kungiyar WTC da ya gudana a Zaria, jihar Kaduna. Shirin ya gana da shehunan malaman da suka halarci taron.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Rayuwar yan wasan fina-finai a Tarrayar Najeriya
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
A cikin shirin dandalin Fina-finai,Hawa Kabir ta jiyo ta bakin masu shirya fim a Nollywood,wanda suka kuma yi mata bayyana dangane da rayuwar su da kuma irin wasannin da suke iya kasancewa a cikin su ga baki daya.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Gudunmawar Ahmad Aliyu Tage ga masana'antar Kannywood
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
Shirin dandalin Fasahar Fina-Finai na wannan makon ya tattauna kan rashin da masana'antar Kannywood tayi na wasu manyan jaruman ta, musamman Ahmad Aliyu Tage da ya rasu a makon da ya gabata.By RFI Hausa
…
continue reading
Shirin 'Dandalin Fasahar Fina Finai' na wannan mako tare da Hauwa Kabir ya kawo mana ta'aziyyar mawakin siyasan nan, Isyaku Forest, wanda ya rasu kwanan nan. Hauwa Kabir ta tattauna da makusanta da aminansa, ciki har da shahararren mawakin siyasa, Rarara.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Dalilan da suka haifar da koma baya ga kasuwar fina-finan Hausa
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
Shirin 'Dandalin Fasahar Fina-Finai' na wannan makon ya tattauna da masu ruwa da tsaki kan dalilan da suka janyo faduwar kasuwa fina-finan Hausa.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Mutane na yi wa fim kallon hadarin kaji don ba su ke yi ba - Isa Bello Ja
20:41
20:41
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:41
A cikin shirin 'Dandalin Fasahar Fina-Finai' Hauwa kabir ta kawo abubuwa da dama a bangaren fina-finai, inda ta duba yadda yanzu masana'antar Kannywood ke gogayya da takwararta tav kudancin Najeriya. Ta kuma tattauna da shugaban jaruman Kannywood, Alhassan Kwale wanda ya ce Umma Shehu da Sadiya Haruna ba 'yan Kannywood bane.…
…
continue reading
1
Tattaunawa da Yaya Dankwambo na shirin gidan Badamasi
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
Shirin Dandalin Fasahar Fina-Finai na wannan makon tare da Hauwa Kabeer ya tattauna da Muhammadu Nura Yakubu da a yanzu aka fi sani da sunan Yaya Dankwambo na shirin fim din Gidan Badamasi.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Tattaunawa da Tijjani Asase (Damisa) kan masana'antar Kannywood
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
Shirin Dandalin Fasahar Fina Finai ya tattauna da Tijjani Asase da aka fi sani da Damisa kan lamurran da suka shafi masana'antar Kannywood.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Ana shirin ci gaban fim din Hausa na 'Malam Zalimu'
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
A cikin shirin 'Dandalin Fasahar Fina-Finai' Hauwa Kabir ta duba tattauna da Ado Ahmed Gidan Dabino a game da ci gaban shirin fim din Malam Zalimu. Bayan nan ta leka Nollywood ta kudancin Najeriya, inda ta kawo ta'aziyar rasuwar shahararren mawaki, Sound Sultan.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Masu shirya Fina finan Hausa sun koma cin moriyar Youtube
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
A cikin shirin 'Dandalin Fasahar Fina-Finai' Hauwa Kabir ta yi dubi da batun kasuwanci a masana'antar Kannywood, tare da duba yadda masu shirya fim din suka koma intanet, ta wajen cin moriyar dandalin Youtube, inda suke dora ayyukansu a kai.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Dandalin Fasahar Fina-Finai: Ta'aziyyar jaruma Zainab Booth
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
A cikin shirin 'Dandalin Fasahar Fina-Finai' na wannan makon, Hauwa Kabir ta kawo ta'aziyyar jarumar Kannywood da Allah ya wa rasuwa a makon da ya gabata,inda ta tattauna da abokan aikinta na Kannywood. Shirin ya kuma leka Nollywood da Bollywood.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Jarumai mata na fuskantar kalubale daga masu kallo a kafafen sada zumunta
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
Shirin Dandalin Fasahar Fina-Finai na wannan makon ya tattauna kan yadda Jarumai musamman mata a musamman a masana'antar shirya fina-finai ta Kannywood ke fuskantar cin zarafi daga masu kallo a kafafen sada zumunta na zamani.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Rayuwar mawaka a Duniyar yan fim a Najeriya
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
Mawaka fina-finai a Najeriya na rayuwa ba tareda sun ci moriyar aikin da suke yi ba,banda haka Hawa ta samu tattaunawa da Haro mawakin hausa a Kaduna dake Najeriya. A cikin shirin Duniyar Fina-finai tareda Hawa Kabir,ta samu tattaunwa da wasu dake ruwa da tsaki a Duniyar Fina-finai a Najeriya.Hawa Kabir ta samu…
…
continue reading
1
Tattaunawa da Isa Bello Ja da kuma rikicin fitattun mawaka mata a Nollywood
20:00
20:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:00
Shirin Dandalin Fasahar Fina-finai na wannan makon tare da Hauwa Kabir, ya tattauna da wasu tsoffin 'yan wasan Kannywood cikinsu har da Isa Bello Ja. Kana shirin ya kuma tattaunawa dangane da cacar baki da fitattun mawakan Kudancin Najeriya mata biyu sukayi da ya karade shafukan sada zumunta.By RFI Hausa
…
continue reading